Neman ilimi a Sansanonnin 'Yan gudun hijira da ke Diffa
Shirin Ilimi haske Rayuwa a Wannan Makon tare da Abdoulaye Issa ya mayar da kan hankali ne kan yadda 'yan gudun hijira Boko Haram da ke zaune a Sansanonnin 'yan gudun Hijira ke Neman Ilimi da kuma irin kalubalin da suka fuskanta. A yi Sauraro lafiya.
Neman ilimi a Sansanonnin 'Yan gudun hijira da ke Diffa
Shirin Ilimi haske Rayuwa a Wannan Makon tare da Abdoulaye Issa ya mayar da kan hankali ne kan yadda 'yan gudun hijira Boko Haram da ke zaune a Sansanonnin 'yan gudun Hijira ke Neman Ilimi da kuma irin kalubalin da suka fuskanta. A yi Sauraro lafiya.