Hukumar kwallon kafar Najeriya ta amince da Salisu Yusuf a matsayin sabon koci da zai horas da 'yan wasan Super Eagles bayan Bafaranshe Paul Le Guen ya yi watsi da tayin da aka masa,mun kuma leka jahar Kano inda ake gudanar da gasar kwallon guragu duk a cikin shirin Duniya wasani tare da Ramatu Garba Baba.