Bayan mukamin Sakataren Majalisar Dinkin Duniya,ya kasance manzo na musamman na Majalisar Dinkin Duniya da kungiyar Kasashen larabawa wajen warware rikicin siyasar kasar Syria,Koffi Annan,masu saurare sun bukaci samun labari da tarihin sa.
Sai ku biyo mu cikin shirin amsoshin ku masu saurare.
Bayan mukamin Sakataren Majalisar Dinkin Duniya,ya kasance manzo na musamman na Majalisar Dinkin Duniya da kungiyar Kasashen larabawa wajen warware rikicin siyasar kasar Syria,Koffi Annan,masu saurare sun bukaci samun labari da tarihin sa.
Sai ku biyo mu cikin shirin amsoshin ku masu saurare.