Shirin Tarihin Afrika a wannan karon ya duba rayuwa da kuma gudunmawar Jomo Kenyatta ga samun 'yan cin kan Kenya daga mulkin mallaka da kuma kafawa kasar ginshikan da suka kai ta ga ci gaba.
Shirin Tarihin Afrika a wannan karon ya duba rayuwa da kuma gudunmawar Jomo Kenyatta ga samun 'yan cin kan Kenya daga mulkin mallaka da kuma kafawa kasar ginshikan da suka kai ta ga ci gaba.