Shirin Duniyar Wasanni na wannan makon tare da Abdurrahman Gambo Ahmad ya tattauna ne kan gasar kwallon lambu ko kuma Golf ta 'yan matan kasashen Afrika da aka gudanar a birnin Abuja na Najeriya.
Shirin Duniyar Wasanni na wannan makon tare da Abdurrahman Gambo Ahmad ya tattauna ne kan gasar kwallon lambu ko kuma Golf ta 'yan matan kasashen Afrika da aka gudanar a birnin Abuja na Najeriya.