Shirin Duniyar Wasanni na wannan makon tare da Ahmed Abba ya yi nazari ne kan sabuwar gasar cin kofin gamayyar kasashen Turai da ake kira Nations League da aka fara gudanarwa a bana. Da dama daga cikin masu bibiyar harkokin wasanni ba su da cikakkiyar masaniya kan gasar.
Shirin Duniyar Wasanni na wannan makon tare da Ahmed Abba ya yi nazari ne kan sabuwar gasar cin kofin gamayyar kasashen Turai da ake kira Nations League da aka fara gudanarwa a bana. Da dama daga cikin masu bibiyar harkokin wasanni ba su da cikakkiyar masaniya kan gasar.