Shirin Ilimi Hasken Rayuwa tare da Bashir Ibrahim Idris ya yi nazari ne game da matakan da gwamnatin jihar Yobe ta dauka na bunkasa ilimi a jihar bayan fama da rikicin Boko Haram
Shirin Ilimi Hasken Rayuwa tare da Bashir Ibrahim Idris ya yi nazari ne game da matakan da gwamnatin jihar Yobe ta dauka na bunkasa ilimi a jihar bayan fama da rikicin Boko Haram