Shirin ilimi hasken rayuwa na wannan makon tare da wakilinmu na Bauchi, Shehu Saulawa ya tattauna ne a game da makarantar yaki da jahilci da ke samun halartar 'yan Najeriya masu yawan shekaru da ba su samu damar zuwa makaranta a lokacin da suke yara.
Shirin ilimi hasken rayuwa na wannan makon tare da wakilinmu na Bauchi, Shehu Saulawa ya tattauna ne a game da makarantar yaki da jahilci da ke samun halartar 'yan Najeriya masu yawan shekaru da ba su samu damar zuwa makaranta a lokacin da suke yara.