Daga cikin abubuwan da shirin na Mu Zagaya Duniya ya waiwaya, akwai harin ta’addancin da ‘yan bindiga suka yi a jamhuriyar Nijar inda suka kashe gwamman mutane bayan a yankin Tillaberi.
Yayin da a Najeriya hadin gwiwar Jami’an tsaro suka samu nasarar kashe ‘yan bindiga akalla 100.
Shirin ya kuma waiwayi mummunan harin da aka kai a Jamhuriyar Congo wanda yayi sanadin mutuwar mutane fiye da sittin.